Rantsuwar Allah Ta'ala a Cikin Alƙur'ani: Mene Ne Ma'anarsu?
Assalamu alaikum wa rahmatullah, ina ƙoƙarin yin nazarin tafsir, sai na lura wani lokaci Allah yana rantsuwa da wasu abubuwa banda sunanSa, kamar a cikin Suratul Fajr inda Ya ce "Walfajr." Akwai wanda ya san hikimar da ke bayan haka? Jazakum Allahu khairan.